Education

YAJIN AIKIN ASUU: Ba Dole Ne Sai Kowane Dan Najeriya Ya Yi Digiri Ba – Inji Gwamnan APC

YAJIN AIKIN ASUU: Gwamnan Jihar Ebonyi kuma shugaban kungiyar gwamnonin kudu maso Gabas, David Umahi yace ilimin jami’a ba na kowa da kowa bane.

Umahi ya jadada cewa ba adalci bane ayi tsammanin gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari taciyo bashin fiye da Naira tiriliyan 1 don biyan bukatun ASUU.

Gwamnan yayi wannan jawabin ne kan yajin aikin da malaman jami’o’i ke yi,

a lokacin da ya karbi bakuncin tawaga daga asusun ‘yan sandan Najeriya karkashin jagorancin Dr Ben Akabueze, a Abakaliki a ranar Laraba.

Leave a Reply

Back to top button

You cannot copy content of this page